Edita a Kannywood, Yakubu Hafizu Ɗandago ya zama angon Safiyya – Kannywood – News, reviews and more › hausa

0

Edita a Kannywood, Yakubu Hafizu Ɗandago ya zama angon Safiyya - Kannywood - News, reviews and more › hausa

Ango Yakubu da amarya Safiyya a tsakiyar abokan arziki a wajen walimar auren su

A DAIDAI lokacin da ake murnar shiga sabuwar shekara, shi kuma editan finafinai a Kannywood, Yakubu Hafizu Ɗandago, wanda aka fi sani da Malam Alhaji Edita, angwancewa ya yi da sahibar sa, Safiyya Sa’eed Mika’iku.

A ranar Lahadi, 1 ga Janairu, 2023 aka ɗaura auren su a Masallacin D.O. da ke Gwale a cikin Birnin Kano da misalin 11 na safe.

Related Posts
1 of 405

‘Yan fim da dama sun halarci ɗaurin auren.

Yakubu Hafizu Ɗandago da amarya Safiyya Sa’eed Mika’ilu

Tun kafin ranar ɗaurin auren an yi shagalin biki a ranar Asabar a Hazeen Events Centre da ke Farm Centre.

Allah ya ba da zaman lafiya da fahimtar juna.

Leave A Reply

Your email address will not be published.

This website uses cookies to improve your experience. We'll assume you're ok with this, but you can opt-out if you wish. Accept Read More

Privacy & Cookies Policy