Jamil Jadda Garko Bola Tinubu Ne Zabi Na
Fitacen Mawakin Siyasa Alh Jamil Jadda Garko Babbah Na Hannun Damar Kadimul Islam Dr Abdullah Umar Ganduje Da Sanata Rahamatu Tijjani Yau Ya Dan Fitar Da Kadan Daga Cikin Sabuwar Wakar Sa Mai Fitowa Nan Da Dan Wani lokaci Kadan, Ya Sadaukar Da Wakar Ga (” Bola Tinubu “).
Masoya Wakokin Jamil Jadda Garko Yau Yazo Muku Da Muhimmin Sako, Ko Nace Ra’ayin Sa Ga Wanda Yakeso Ya Zama Shugaban KASA Nan Gaba a 2023.
Idan Bazaku Damu Bah Kuyi Download Na Wannan Wakar Kuji Da Wane Muhimmin Sako Da Ra’ayi #Jamil_Jadda_Garko Yazo Muku Dashi.
Shiga Nan Domin:- Download Application Na Wakokin Niger. Apk
Ga Kadan Daga Cikin Wakar Kamin Fitowar Full Audio Na Wakar.
Kuda Ku Manta Ku Tura Zuwa Facebook WhatsApp Twitter Instagram Dai Sauran Su, Domin Samun Sabbin Wakokin Siyasa Ko Samun Full Audio Ku Ka Sance Taredamu A Wannan Shafi Na www.PressLoaded.com
Shiga Nan Domin:- Download Application Na Wakokin Baba Buhari.apk