Rashin Lafiyar Fatima Wacce Aka Cirewa Kafa Ali Nuhu Yabawa Iyayen Kyautar Makudan Mudi

0

Rashin Lafiyar Fatima Wacce Aka Cirewa Kafa Ali Nuhu Yabawa Iyayen Kyautar Naira Miliyan 2

Rashin Lafiyar Fatima Wacce Aka Cirewa Kafa Ali Nuhu Yabawa Iyayen Kyautar Naira Miliyan 2

Rashin Lafiyar Fatima Wacce Aka Cirewa Kafa Ali Nuhu Yabawa Iyayen Kyautar Naira Miliyan 2

Jarumi Abdul Sashir wanda aka fi sani da malam ali na cikin shirin dadin kwana casa’in 90 mai dogon zango, ya bada labarin yadda wani abokin sa ya yabi Sarki Ali Nuhu wajen aikata alheri, yadda Ali Nuhu ya dauki kudin aikin sa kacokan ya bawa wata yarinya mai talla datayi barin awarar ta, Tun daga lokacin abokin nasa yace yake jinjinawa Ali Nuhu ga yake masa kallon mutumin kirki ne.

Related Posts
1 of 405

Ga wallafa da Abdul Sashir ya yi akan mutumin da yabi Ali Nuhu.

Nan take yaje har inda yarinyar take yatsaya yake tambayarta shin mene yake faruwa dake? Saitace awaratace ta bare sai yace to daina kuka kinji ya dauki kudi masu kauri yace ga wannan rike nabaki duka kije Ammafa kidaina kuka.

Bayan Ali Nuhu yashiga mota yatafi sai mutanan wajan sukace wannan kudinda Daya bawa wannan yarinyar fa yanzu yayi aikin wani voice over aka bashi kudin, ko Aljihu Bai saka kudinba ya dauka yabawa wannan yarinyar.

Abokina yace shifa tundaga Nan ya sallamawa Ali Nuhu akan gaskiya Wannan mutumin kirkine.

Jiya nake Hira da wani abokina sai yake cemin Abdul walh Ali Nuhu yatabayin wani Abu Wanda yatabani,nake tambayarshi mene yafaru? Sai yace watarana yaga wata yarinya Mai tallan awara tana kuka alamar tayi barin awararta. Saiga Ali Nuhu yafito Yana zuwa yaga yarinyar tanata sharbar kuka.

Leave A Reply

Your email address will not be published.

This website uses cookies to improve your experience. We'll assume you're ok with this, but you can opt-out if you wish. Accept Read More

Privacy & Cookies Policy