‘Yan Bindiga sun kona ofishin INEC a jihar Imo, sun kashe mutane 3

0

Tirƙashi ‘Yan Bindiga sun kona ofishin INEC a jihar Imo, sun kashe mutane 3 da safiyar yau, Litinin

Da safiyar yaune, ‘yan Bindiga suka kai hari ofishin INEC dake Imo suka kashe mutane 3 sannan suka kona ofishin.

Wani sashe na ofishin INEC fin ya lalace bayan da aka konashi.

Kakakin ‘yansandan jihar, Mike Abbatam ya bayyana cewa tabbas harin ya faru amma sun kashe mutane 3 daga cikin maharan.

Kamar yada majiyar ta bayyana cewa sun kashe mutane uku daga ciki wanda suka kawo harin.

Related Posts
1 of 407


RA’AYOYIN KU

Shin a yankin ku Ana faɗan siyasa ko a’a

A wasu yankunan a sassan Nigeria ana faɗan siyasa kamar yadda muke samun labarai ana ƙone fastocin da bana na jam’iyar adawa wanda ba hakan ba siyasa bace

Sirrin Yadda Zaki Karawa Kanki Sha’awa Domin Gamsar Mai Gida Yayin Jima’i A Sauwake

Kada kumanta kudanna mana Alamar kararrawar sanarwa domin samun jin kararrawar sanarwar shirye-shiryenmu Masu ƙayatar wa mungode

Leave A Reply

Your email address will not be published.

This website uses cookies to improve your experience. We'll assume you're ok with this, but you can opt-out if you wish. Accept Read More

Privacy & Cookies Policy